Zuwa makkuna Biyu Aka Dage Taron Jam’iyyar A P C Maimulki Na Babban Taron Jihohi

Jam’iyyar APC mai mulki ta sake dage zaman Babban Taron majalisar jam’iyya na jihohi zuwa wasu makwanni biyu.

An fara shirin taron wanda aka shirya yi ranar 2 ga Oktoba, 2021, yanzu kuma ya koma 16 ga Oktoba, 2021.

A ranar Laraba, Sakataren Kwamitin Tsare-Tsare na babban taro na APC, Sanata John James Akpanudoedehe, ya ce za a fitar da sabon jadawali/tsarin ayyuka da jagororin gudanar da taron ga jama’a a kan kari.

Kokarin da wakilin Dalatopnews ya yi don gano dalilin da ya sa aka dage taron bai samu nasara ba a lokacin hada wannan rahoton.

Jam’iyyar APC ta sake dage babban taron jam’iyya na jihohi zuwa wani lokaci Laraba, Satumba 22, 2021 at 8:44 Yamma by  Abdullahi Usman Ahmad Jam’iyyar APC ta bayyana dage taron ta na jihohi zuwa wani lokaci nan kusa;

Makwanni biyu A baya jam’iyyar ta APC ta sanya ranar 2 ga watan Oktoba a matsayin ranar manyan tarukan jihohi Zuwa lokacin hada wannan rahoto, APC ba ta ambaci dalilin dage wannan taro na jihohi ba. 

To jama’a zamu iyajin ra’ayoyinku a comment section Na wannan gidan jaridar na Dalatopnews Akan wannan Dave taron har na tsawan Mako biyu 

Kukasnce Dani A. Usman Ahmad Domin samin sabbin labaran Duniya kada kumanta kudanna alamar kararrawar sanarwa Domin samin sabbin labaran Duniya.

KUKARANTA WANNAN:

Munyi nadamar yaki da tsohon shugaban kasa Jonathan domin Buhari ya kunyata miliyoyin al’ummar Nageriya, Dattawan Arewa

 

‘Yan Sandan Jahar Katsina Sun Sami Nasarar Kama Wani Dan Kasar Nijer Da Tallafawa ‘Yan Boko Haram

Kalli hotunan tsofaffin jaruman kannywood Maza da Mata (11) tare da iyalansu wanda ba kowane zai iya ganesu ba

 

Bayan luguden wutar da ‘yan bindiga suke sha a wajan sojojin Zamfara da Katsina sun fara shiga jigar Kano

 

 

 

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button