Advertisement

Tarbar Muhammad Baban Dede Hadejia Wanda Ta bawa Jama’ar jihar jigawa mamaki

Tofa A Yammacin yaune muka samu wani rohoto Daga daya daga ciki manema labaranmu dake Cikin jihar jigawa mazaunin Hadejia Wanda yatbbatar Mana bikin da suka gudanar a safiyar jiya 25-9-2021.

Rehotan ya tabbatarmana Da cewa mutanan Garin hadejia sunyiwa Dan garinsu abinda ba a taba zatoba Wanda yabawa mutane mamaki akafar sada zumunta mutanan Hadejia sun tarye shugabansu Kuma jagoransu CGI Muhammad Baban Dede.

Wanda suka fito kwansu da kwarkwata Domin taryar zuwansa Cikin Garin Hadejia.

Muhammad Baban Dede shine CGI Na kasa bakida Wanda yazana ritaya a satuttukan da suka gabata.

Muhammad Baban Dede yayiwa mutanan Hadejia abubuwa da yawa Wanda hakan yasa baza su Manta dashiba wannan na daya daga Cikin Dalilan dayasa suka fito Domin su Nina farincikinsu akan Gama aikin sa lafiya da yayi.

Wanda sukaita Mika sakon gaisuwa da jinjina da fatan alkairi a kafafan sada zumunta.

To jama’a da wannan muke kawo muku karshan rehotannin namu na jihar jigawa Zaku iya ajiyemana ra ayoyinku na sakon Tayin murna ga jama’ar Hadejia bakida A sashinmu na tsokaci.

Kuna tare Dani A.Usman Ahmad Dauke da labaran Duniya A shafinmu na Dalatopnews kada kumanta kudanna alamar kararrawar sanarwa Domin samin Jin kararrawar shirye-shiryanmu masu kayatarwa.

KU KARANTA WANNAN:

An Jefa wani Jariri A Sokawe Na Bandaki A Cikin Garin Hadejia Jihar Jigawa

Tirkashi Rundunar Sojin Najeriya ta samu nasarar cafke shugaban ‘yan bindiga da barayin shanu, Alhaji Goma Sama’ila

Yadda Rayuwar Wata Budurwa Ta Lalace Bayan Tashigo Masana’antar Kannywood Cewar Aminu S Bono

Tirkashi Wata Sabuwa Musulunci Bai Haramta Min Auren Hadiza Gabon Ba Cewar Malam Isah Ali Pantami

Majiyoyin sun bayyana cewa yaran Shekau dake Borno sun tura kwamandoji biyu da mayaka 250 dazukan Rijana dake Kaduna

Rahotanni Daga Jihar Borno A Arewa Maso Gabashin Najeriya Na Cewa Mayakan Iswap Sun yi Wa Sojojin Kasar Kwantan Bauna A Yankin Marte-Dikwa.

Wasu Hanyoyi Uku Da Mata Masu Juna Biyu Ke Iya Yada Wasu Cututtuka

Innalillahi wainna’ilaihir raji’un Asafiyar yau Mika tsinkayi wani mummunan al’amari a jihar jigawa birniwa local government.

 

Tirkashi wani kamfanin isra’ila Dake Sarrafa Fara Zuwa Alawoyi Da Wasu Nau’in Abinci Ya Janyo Wani Abu.

An Jefa wani Jariri A Sokawe Na Bandaki A Cikin Garin Hadejia Jihar Jigawa

 

Kada kumanta ku Danna alamar kararrawar sanarwa Domin samin Jin kararrawar shirye-shiryanmu masu kayatarwa mungode.

 

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button