Advertisement

Zahra Buhari Ta Aike Da Wata Magana Ga Mijinta Bayan Bayyana Mutuwar San Da Yake Yi Mata

Kamar Yadda Kuka Sani De Yar Shugaban Kasa Muhammad Buhari Wato Zahrah Buhari Mata Ce Ga Ahmed Indimin

Kamar Yadda A Kwanakin Bayan kafar Sadarwa Ta karade Da Maganar Da Mijin Nata Yayi Na Cewa ‘Idan So Haukane Kar Alllah Yasa Warke’Wadda Wannan Maganar Da Yayi Ta Biyo Bayan Mutuwar So Da Kaunar Da Yake Yiwa Matartasa Ne

Sai Kuma Muka Ci Karo Da Wani Bidiyo Da Yake Yawo A Kan Youtube Channel Inda Zahra Ta Aika Masa Da Sako Bayan Yayi Wani Furuci Akan Kanta

Kamar Yadda Zaku Gani A Cikin Wannan Bidiyan

Mai Karatu Bayan Ka Karanta Wannan Labarin Muna Son Jin Ra’ayoyin Ku Sannan Kuma Muna Bukatar Da Ku Danna Kwararrawar Sanarwa.

Ku Kara Karanta Wannan Labarin

Innalillahi: Gaskiyar labari kan mutuwar jarumin kannywood Dadi wanda kuka fi sani da Abale

Bazan Taba Fitowa A Fina-Finan kudu ko Wata Kasar Ba Inji Jarumar Masana An Tar Kannywood Umma Shehu Saboda Akwai.

Saban cece-kuce ya farke kan sabuwar wayar da Ummi Rahab ta saya iphone 13 pro max wanda kudinta yakai kimanin Naira 930k

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button