Yadda Zanga Zangar Kifar Da Gwamnatin Buhari Ta Barke A Yau Ranar Yancin Kai Da Kai Na Nijeriya

Kamar Yadda Kuka Sani Yau Juma’a 01-10-2021 Ake Murna Cika Shekaru 61 Da Bawa Nijeriya Yanci Kai Da Kai Inda Yan Kasa Wasu Suke Shagulan Bikinsu A Jihar So Wasu Kuwa Na Bakin Ciki Saboda Babu Abinda Yanci Kai Da Kai Ya Tsinanawa Yan Kasar In Banda Ruguzata Da Yayi

Ana Haka Ne Muka Sami Wani Mummunan Labari Dake Nuna Da Cewa Wasu Yan Gari Sun Fara Tada Tarzuma A Birnin Tarayya A Abuja Domin Neman Tsige Shugaban Kasa Muhammad Buhari A Daidai Lokacin Da Ake Bikin Ranar Samun Yanci

A Yanzu Haka Matasa A Birnin Tarayya Abuja Na Cigaba Da Gudanar Da Zanga Zangar Neman Ganin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari Yayi Murabus

Kamar Yadda Majiyar Ta Samu Labarin Daga Shafin Sokoto Online Sun Bayyana Cewa Zanga Zangar Da Sowore Ya Shirya Ta Ta Samu Dandazon Matasa Daga Ko’ina

Ku Kara Karanta Wannan Labarin

Me Dan Kasa Ya Amfana Da har Zamuzo Muna Bikin Cikar shekara 61 A Nigeria Inji Cewar?

Sheikh Ibrahim EL-zazzaki Ya soki Gwamnatin Shugaban Kasa Muhammad Buhari Akan Hanashi Tsallaka Iyakar kasa Don.?

 

Shin Mai Sau Karatu Zamu So Jin Ra’ayinku Game Da Wannan Badakalar Dake Shirin Afkuwa

Sannan Muna Da Bukatar Kun Dannan Kararrawar Sanarwa Domin Samun Sababbin Shirye Shiryenmu A Koda Yaushe.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button