Advertisement

Jaruma Hajjara Aliyu tayi martani kan sabbin hotunan da jaruma Maryam Yahaya ta dauka

Jaruma hajjara Aliyu wanda ta wallafa rubutu akan hotunan jaruma Maryam Yahaya lokacin da take fama da rashin lafiya, inda a yau wasu hotunan jaruma Maryam Yahaya suke yawo a kafafan sada zumunta wanda wadannan hotunan sune dauka na uku da jarumar tayi, sai kuma jaruma hajjara ta baiwa jaruma Maryam Yahaya shawara kamar haka.

Jaruma hajjara Aliyu take cewa, Maryam Yahaya duk wanda yake baki shawara akan kiyi hoto ba mai kaunarki bane, kiyi hakuri ki kara hakuri ki ajiye maganar hoto yinsa a gareki ba dole bane face tonon silili a gareki, ki bawa neman lafiyarki mushimmanci duk mai nemanka idan yaga akwai sauran dama kara nemanka zai yi a kullum makashin ka kara neman ka yake har sai yaga ka kai kasa, kiyi hakuri sharawa ce.

Karanta wannan labarin

Allah Yasa Hajiya Rabi Kwana Casa’in Tayi Wuff Dani Cewar Balarabe Wambai

Sannan kuma jaruma hajjara Aliyu ta kara wallafa wani rubutu a kasa kamar haka.

Allah ya baki lafiya Allah yasa kaffara ce Allah ya duba wannan jinyar da kikayi ya yafe miki kura kukaranki dan darajar Annabi Muhammad (S.A.W).

Ga sabbin hotunan jaruma Maryam Yahaya nan domin ku kalla.

Karanta wannan labarin

Alhamdullilah Masoyan Adam A Zango Da Ado Gwanje Sun Cika Da Murna Dawowarsu Kasar Nijeriya Lafiya

Karanta wannan labarin

Tirkashi shin ‘yan Nigeria Zasu yadda amusu allurar covid19 kokuma abasu tallafin da aka bawa ‘kungiyar lafiya naira miliyan 300m.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button