Soyayya tsakanin mawaki Hamisu breaker da jaruma Sadiya adam ta dauki hankulan jama’a

Soyayya tsakanin mawaki Hamisu breaker da jaruma Sadiya adam ta dauki hankulan jama'a

Ficaccan mawaki na masana’antar kannywood wanda ya dauki lambobin yabo, Hamiau breaker, wanda ya kware wajan rera wakokin masu dadi musamman ma wakokin soyayya wanda ya rera wakoki da dama tun daga farkon fara wakar sa har kawo yanzu.

Soyayyar da mawaki Hamisu breaker sukayi da jarumar shirin fim Sadiya adam ta fara bayyana a fili, inda ake yawan ganin Hamisu breaker tare da Sadiya adam suna gawa wakokin Hamisun wanda wakar da suke hawa ta masoya ce.

Ku kalli bidiyon dake kasa domin kuga Hamisu breaker tare da Sadiya adam suna abubuwa irin na masoya.

Karanta wannan labarin.

Jerin ‘yan matan da suka taba yin bidiyon tsiraici a masana’antar kannywood tun daga shekarun baya har kawo yanzu

Karanta wannan labarin.

Tsoho Dan Shekara 71 Ya Mutu Yana Tsaka Da Lalata Da Wata Budurwa A Gidan Karuwai

Karanta wannan labarin.

Jerin shahararrun jaruman kannywood wanda suka taba fitowa takarar siyasar Nageriya

 

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button