Wani Bidiyan Yadda Tumbar Bukar Ke Taba Jikin Adam A Zango Da Ya Dauki Hankulan Mutane

Wani Bidiyan Yadda Tumbar Bukar Ke Taba Jikin Adam A Zango Da Ya Dauki Hankulan Mutane

Kamar Yadda Kuka Sani Tumba Bukar Ta Kasance Yarinya Ga Adam A Zango Abin Nufi Anan Shine Shiyayi Sillar Daukar Darajata A Masana’antar Kannywood A Cikin Wani Fildin Jarumin Mai Suna Gwaska

Duk Da Kasancewarta Yarinyarsa Amma Haka Ba Yana Nufin Maharramarsa Bacai ,Kamar Yadda Adinin Islam Yace Harumin Ne Mutum Balagagge Da Balagaggiya Kamar Tumba Bukar Da Adam A Zango Ya Kasance Daya Yana Taba Jikin Daya

A Yau De Mun Samu Bullar Wani Bidiya Da Ya Dauki Hankulan Mutane Shine Ta Yadda Tumba Bukar Ke Taba Jikin Adam A Zango Kamar Yadda Zaku Bidiyan Anan

Ku Kara Karanta Wannan Labarin

Naziru Sarkin Waka Yayi Martani Akan Saurayin Dayace Zai Siyar Da Kansa

Subahanallahi An Yankewa Wata Jarumar Kannywood Kafa Saboda Rashin Lafiya

Shin Masu Sauraron Mu A Koda Yaushe Mi Zaku Iya Cewa Game Da Wannan Bidiyan Da Jaruma Ta Saki A Shafinta Instagram .

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button