Bidiyan Yadda Hamshakin Dan Kasuwa Aliko Dangote Keyin Rawa Da Ya Bawa Mutane Mamaki

Bidiyan Yadda Hamshakin Dan Kasuwa Aliko Dangote Keyin Rawa Da Ya Bawa Mutane Mamaki

Kamar Yadda Kuka Sani Aliko Dan Gote Ya Kasance Attajiri Mafi Kudi A Duk Nashiyar Africah Inda Mutane Da Dama Ke Ganin Bashi Da Wani Lokacin Hotu Sai Dai Maganar Ba Haka Bace Domin Mun Sami Wani Bidiyan Aliko Dangote Yayin Da Yake Rawa

Kalli Bidiyan Anan

A Wani Bangaren Kuma Mutane Da Ta Cece Kuce Akan Dan Kasuwar Bai Tabba Haihuwa Ba Ma’ana Bashi Da Iyali ,Saide A Bincike Da Mukayi Mun Gano Cewa Dan Kasuwar Yana Da ‘Ya Wadda Haka Itama Tana Da Aure Kamar Yadda Zakuga Hotanta Tare Da Mijinta Da Kuma Mahaifin Nata

Da Mutum Ya Kalli Wannan Matashiyar Zai Ga Kamar An Tsaga Kara Ita Da Mahaifin Nata

Shin Mai Sauraron Mu A Koda Yaushe Bayan Ku Kalli Wannan Bidiyan Zamu So Karben Ra’ayoyinku A Sahen Mu Na Tsokaci

Ku Kara Karanta Wannan Labarin

Rahama Sadau Ta Sake Yin Hotunan Da Suka Janyo Mata Zagi Da Cece – Kuce A Yanzu

Jaruma Hadiza gabon ta fita kasar waje domin shakatawa bayan rigimar su ta lafa da Auwal Isah west

Sannan Muna Da Bukatar Idan Wannan Ne Karan Na Farko Da Ka Dannan Alamar Kararrawar Sanarwa Domin Samun Ingatattun Shirya Shiryanmu Daga Zarar Mun Dora.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button