Bashi Yayiwa Wani Mutum Yawa Har Yayi Sanadiyyar Fadowa Daga Saman Bane Ya Kashe Kansa

Bashi Yayiwa Wani Mutum Yawa Har Yayi Sanadiyyar Fadowa Daga Saman Bane Ya Kashe Kansa

Wani Al’amari Mai Ban Tausayi Da Haushi Shine Ta Yadda Bashi Yayiwa Wani Mutum Katutu Har Ya Tuzura Zuciyar Ta Hasala Wajen Yanke Sharawa Ya Kashe Kansa Da Kansa Ko Ya Huta

Kamar Yadda Muka Sami Labarin Daga Shafin Daily News Hausa Sun Wallafa Maganar Ne Kamar Haka “Wannan Mutumin Da Kuke Gani Bashine Yayi Mishi Yawa Sai Ya Yanke Shawarar Ya Kashe Kansa”

Ya Hau Bane Mai Hawa 5 Ya Fado Sai Gashi Saman BNW Yayi Ratsa- Ratsa Da Motar

Abun Mamaki Shudai Wannan Mutumin Bai Mutuba Saidai Anyi Rashin Sa’a Ya Samu Targade Sai Gurjewar Da Yayi A Gwiwar Hanunsa

Yanzu Haka Mai Motar Na Jiransa Ya Gyara Masa Motarsa

Ku Kara Karanta Wannan Labarin

Kaitsaye Bazamukira ‘yanfashin Daji da ‘Yanta ‘adda ba saboda Menene ma a’nar Taddancin?

Yadda Sojoji Suka Hallaka Kasurgumin Dan Arewa Biafra Da Cafke Daya

Hukumar kula da ruwashan da tsaftar muhalli ta (RUWASA) ta Jihar jigawa na iyabakin koƙarin dangani ta samu tsaftar muhalli aduk fadin jihar.

Shin Masu Karatu Bayan Kun Kammala Karantawa Wane Sharawa Zaku Bawa Wannan Mutumin Zaku Iya Turo Mana Sako A Sahen Mu Na Tsokaci.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button