Ango Dan Gwamna Jihar Jigawa Badaru Abubakar Ya Bayyana Ta Kafar Sadarwa Da Suka Hadu Da Amaryarsa Har Ya Aureta

Ango Dan Gwamna Jihar Jigawa Badaru Abubakar Ya Bayyana Ta Kafar Sadarwa Da Suka Hadu Da Amaryarsa Har Ya Aureta

In Baku Manta Ba A makwannin Biyu Da Suka Gabatane Dan Gwamna Jihar Jigawa Ya Angwance Da Zukekiyar Amaryarsa Affiy Sadiq Umar A Ranar 11 Ga Watan Satumba 2021 An Samu Rahotanni Akan Yadda Ya Hadu Da Tsaleliyar Budurwa A Kafar Sada Zumuntar Zamani Ta Snap Chart Kamar Yadda Wani Shafi Suka Bayyana Hotuna Tare Da Bayyana Ta Hanyar Suka Hadu Indar Soyayyar Ta Fara Bayan Abdul Yayi Tsokaci Akan Hotunan Affy Jigawa

Kamar Yadda legit.ng Suka Rawaito Mai Hoton Bikinsu Atilary Ne Ya Wallafa Hakan A Shafinsa Na Instagram A Ranar Talata 21 Ga Watan Satumba Inda Ya Bayyana Cewa Soyayyar Ta Su Ta Fara Ne A Kafar Sada Zumunta Bayan Abdul Yayi Tsokaci Akan Hotonta

Kamar Yadda Yayi Wallafawar Kamar Haka ‘Waye Yace Soyayyar Kafar Sada Zumunta Zamani Karyace ?Soyayyar Ta Fara Ne Tun Bayan Abdul Yaga Hoton Ta A Snap Chart Ya Rude Da “Cutie” Ma’ana Kyakkyawa,Kuma A Ranar Yace Ya Hadu Da Matarsa Kuma Gashi Ya Tabbata

Kalli Bidiyan Anan

 

Muna Yi Musu Fatan Zamani Lafiya Shin Mai Sauraro Miye Ra’ayoyinku Game Da Wannan Al’amari?

Ku Karanta Wannan Labarin

Sabuwar Duniya Bidiyan Yadda Wani Ango Ya Kankamai Amaryarsa A Dinnar Bikinsu

Bazanbar harkar fim ba domin itace jigon rayuwata da daukakata ba harkar siyasa ba, cewar jarumi Sani musa Danja

Jaruma Hadiza gabon ta ciyar da almajirai tare da biya musu kudin sabon fim din nan mai suna Fanan wanda Mansurah Isah ta shirya

Zamu So Karben Ra’ayoyinku A Sahen Mu Na Tsokaci Game Da Wannan Al’amarin.

 

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button