Hadiza Gabon Ta Bayyana Yadda Ta Koyi Harshen Hausa Ta Take Fitowa A Fina Finan Kannywood

Hadiza Gabon Ta Bayyana Yadda Ta Koyi Harshen Hausa Ta Take Fitowa A Fina Finan Kannywood

Kamar Yadda Kuka Sani De Jaruma Hadiza Gabon Asali Ba Yar Kasar Nijeriya Bace Kuma Ada Bata Jin Harahen Hausa

Saide A Yau Mu Samu Wani Bidiyan Yadda Akayi Tattaunawa Tsakani Jarumar Da Wani Fiataccen Da Jarida Mai Suna Kabara Wadda Yayi Tattaunawa Da Jarumar A Cikin Shirinsa Mai Suna Madubin Kabara, Wadda Yakae Gabatar Da Shi A Kasar Amurka

Akwai Wata Magana Da Aka Dade Ana Ta Cece Kuce Akai Kuma Har Yanzu Wasu Basu Daina cece Kucen Ba Ba, Wato Yanda Hadiza Gabon Ta Bar Kasar Su Gabon Zuwa Kasar Nijeriya Da Yanda Ta Koyi Harshen Hausa Har Ma Take Fitowa A Cikin Fina Finan Hausa Na Kannywood

To A Wannan Shirin Dai Hadiza Gabon Ta Fayyace Komai Da Komai Akan Wannan Al’amarin , Kuma Har Ma Da Wasu Karin Bayanai Akan Rayuwarta

Kalli Bidiyan Yadda Tattaunawar Tasu Ya Kasance

Masu Sauraranmu A Koda Yaushe Bayan Kun Karanta Wannan Labarin Zamu Ao Karben Ra’ayoyinku A Sahen Mu Na Tsokaci.

Ku Kara Karanta Wannan Labarin

Yanzu Hadiza Gabon Ta Bayyana Abubuwa Marasa Dadi Da Kuma Kalubalen Data Fuskanta A Rayuwarta

Shahararran malamin addinin musulinci Mufti Menk ya janyo cece-kuce dalilin wallafa hotunan sa da yayi da babbar riga da hula

Ashe Wannan Ce Bidiyon Da Akace Shagirgibau Ya Zagi Ganduje ‘Yan Sanda Sun Kamashi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button