Advertisement

Lalle Duniya Tazo Karshe Yadda Wani Dan Nijeriya Yake Kera Sassan Jikin Dan Mutum, Domin Masu Nakasa

Lalle Duniya Tazo Karshe Yadda Wani Dan Nijeriya Yake Kera Sassan Jikin Dan Mutum, Domin Masu Nakasa

Kamar Yadda Yazo Mana Daga Magabata Cewa In Duniya Tazo Mawar Karshe Zakayi Ta Ganin Abu Kala Kala

Saide Kamar Yadda Daman A Kasashen Ketarai Aka Sani Cewa Suna Kera Sassan Dan Adam Da Kuma Kera Mutum Mutumi ,Saide Hakan Bamu Taba Ji Ance Wani Dan Nijeriya Ya Iya Hada Sassan Dan Adam Ba

Kamar Yadda Muka Sami Wata Wallafawa Daga Shafin Daily News Hausa Sun Wallafa Yadda Wani Matashi Yake Kera Sassan Dan Adam Kamar Haka’Yadda Wani Matashi Dan Nijeriya Yake Kera Sassan Jikin Mutum , Domin Masu Nakasa’

Wani Matashi Mai Suna John Yana Kera Sassan Jikin Mutum Da Roba ,Inda Ya Ke Kera Yan Yatsu ,Sawu , Tsintsiyar Hanu Da Sauransu

Karin Abin Mamaki Shine ,Duk Sassan Da John Yake Kera Wa Sai Ka Kanshi Tamkar Sassan Jikin Mutum Na Gaske .Kuma Yana Kerawa Ne Daidai Da Launin Fatar Mutane Daban Daban

Yana Kerawa Ne Domin Mutanen Da Suka Rasa Sassan Jikinsu Ta Hanyar Hatsari , Sara Da Makamantansu Kamar Yadda Jaridar Idon Mikiya Ta Rawaito

Masu Karatu Bayan Kun Karanta Wannan Labarin Zamu So Karben Ra’ayoyinku A Sahen Mu Na Tsokaci.

Ku Kara Karanta Wannan Labarin

Yanzu-Yanzu: ‘Yan bindiga sun kwace wasu kauyuka a jihar Sokoto tare da nada wasu daga cikin su shuwagabannin kauyukan

masu garkuwar sun bukaci a basu buhunan shinkafa da galan-galan na man gyada don su sami abincin ciyar da mutanen da suka sace a coci.

shagalin da ƴa Kungiyar ISWAP tayi bayan naɗa Sani Shuwaram, mai kimanin shekara 45 a matsayin sabon shugabanta na yankin Tafkin Chadi

 

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button