Rahama Sadau Ta Samu Lambar Girma Daga Kamfanin Fina-finan Kudu
Rahama Sadau Ta Samu Lambar Girma Daga Kamfanin Fina-finan Kudu

Fitacciyar Jarumar Film Din Hausa Wanda Akafi Sani Da Rahama Sadau Ta Samu Karin Girma Daga Kamfanin Fina-finan Kudanchin Nigeria.
Fitacciyar Jarumar Film Din Hausa Da Turanchi Wanda Akafi Sani Da Rahama Sadau, Ta Samu Lambar Girma Daga Kamfanin Fina-finan Kudanchin Nigeria.
Ayau ne Jarumar Ta Wallafa Wasu Hotuna A Shafinta Na Instagram Yadda Acikin Hotunan Muka Ga Sakon Lambar Girma Daga Kamfanin Fina-finan Kudanchin Nigeria.
Ga Kadan Daga Cikin Wasikar Da Suka Aikowa Jarumar Na Tayata Murna Da Kasancewa Jarumar Data Daga Musu Wata Daraja A Duniya.
Dear Rahama Sadau,What a magical moment you’ve helped
us create this week, one that we hope
will live in the hearts of our Netflix fansfor years to come! We really couldn’t have done it without you.
Thank you for
your hard work and dedication and
cheers to bringing Nollywood home on
Netflix.
With love from your Netflix Family
Zamu So Mu Karbi Ra’ayoyinku Na Taya Rahama Sadau Murna Akan Samun Babban Matsayi Datayi A Kamfanin Fina-finan Kudanchin Nigeria, Sannan Kada Ku Manta Ku Danna Alamar Kararrawa Domin Samun Sababbin Shirye-shiryenmu Akoda Yaushe Mungode.
Ku Karanta Wannan Labarin:
Dogon Beni Daya Kashe Mutane A Lagos, Ashe Saɓon Allah Sukayi Shiyasa Hakan Ta Faru
Ku Karanta Wannan Labarin:
Ku Karanta Wannan Labarin: