Trending

Rahama Sadau Ta Samu Lambar Girma Daga Kamfanin Fina-finan Kudu

Rahama Sadau Ta Samu Lambar Girma Daga Kamfanin Fina-finan Kudu

Fitacciyar Jarumar Film Din Hausa Wanda Akafi Sani Da Rahama Sadau Ta Samu Karin Girma Daga Kamfanin Fina-finan Kudanchin Nigeria.

Fitacciyar Jarumar Film Din Hausa Da Turanchi Wanda Akafi Sani Da Rahama Sadau, Ta Samu Lambar Girma Daga Kamfanin Fina-finan Kudanchin Nigeria.

Ayau ne Jarumar Ta Wallafa Wasu Hotuna A Shafinta Na Instagram Yadda Acikin Hotunan Muka Ga Sakon Lambar Girma Daga Kamfanin Fina-finan Kudanchin Nigeria.

Ga Kadan Daga Cikin Wasikar Da Suka Aikowa Jarumar Na Tayata Murna Da Kasancewa Jarumar Data Daga Musu Wata Daraja A Duniya.

Dear Rahama Sadau,What a magical moment you’ve helped
us create this week, one that we hope
will live in the hearts of our Netflix fansfor years to come! We really couldn’t have done it without you.

Thank you for
your hard work and dedication and
cheers to bringing Nollywood home on
Netflix.

With love from your Netflix Family


Zamu So Mu Karbi Ra’ayoyinku Na Taya Rahama Sadau Murna Akan Samun Babban Matsayi Datayi A Kamfanin Fina-finan Kudanchin Nigeria, Sannan Kada Ku Manta Ku Danna Alamar Kararrawa Domin Samun Sababbin Shirye-shiryenmu Akoda Yaushe Mungode.

Ku Karanta Wannan Labarin:

Dogon Beni Daya Kashe Mutane A Lagos, Ashe Saɓon Allah Sukayi Shiyasa Hakan Ta Faru

Ku Karanta Wannan Labarin:

Mutuwar Nuhu Abdullahi Wato Mahmud Acikin Shirin Film Din LABARINA Yanzu Akayi Cikakken Bayani Akan Mutuwar Tasa

Ku Karanta Wannan Labarin:

Duk mace mai yaudara samari Allah ya bata miji mai halin Baba dan audu/Jama’a sun fara bayyana halin Baba dan Audu na shirin Labarina a matsayin mummunan hali

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button