Bidiyan Najlat Muhammad Da Angonta Dan Kwallon Kafar Nijeriya Shehu Abdullahi Tun Bayan Aurensu

Bidiyan Najlat Muhammad Da Angonta Dan Kwallon Kafar Nijeriya Shehu Abdullahi Tun Bayan Aurensu

Kamar Yadda Kuka Sani A Watanin Hudu Zuwa Biyar Da Suka Gabata Ne Akaji Kwatsam Ba Zato Ba Tsamani Auren Dan Kwallon Kafar Nijeriya Shehu Abdullahi Da Tsohuwar Jarumar Kannywood Naijlat Muhammad

Kamar Yadda In Bazaku Manta Ba Naijalat Muhammad Jarumar Masa’antar Kannywood Da Tayi Suna Tun Tana Karamar Yarinya A Cikin Fim Din Murjanatu Yar Baba Wadda Ta Fito A Matsayin Yar Gidan Ali Nuhu

Jaruma Naijalat Muhammad Tayi Aurenta Ne Ga Dan Wasa Kwallon Kafar Nijeriya Shehu Abdullahi Inda Daga Nan Aka Daina Jin Duriya Ma’auratan , Inda A Yau Kuma Muka Ga Angon Nata Ya Saki Wani Bidiyan Su Yayin Da Sukai Cikin Nishadi

Kalli Bidiyan Anan

To Alhamdulillah Daman De Irin Wannan Fatan Muke Yiwa Dukkanin Ma’aurata, Ace Kullum Suna Cikin Nishadi Da Wal-Wala , Allah Ya Karawa Dukkanin Ma’aurata Dankwan Kauna A Zukatansu.

 

Masu Sauraran Mu A Koda Yaushe Zamu So Karben Ra’ayoyinku A Sahen Mu Na Tsokaci.

Ku Kara Karanta Wannan Labarin

Sai bayan na aure ta na gano ashe Nono daya gareta iyayan matata sun yaudare ni, cewar mutumin daya auri mace mai Nono daya

Alhamdulillahi Yadda Aka Gudanar Da Bikin Sunan Yar Adam A Zango Taci Suna Mahifiyarsa Furera(Diyana)

Abunda Rahama Sadau Da Sani Danja Sukayi A Hotunan Nan Yaso Ya Janyo Magana

 

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button