Jaruma Ummi Rahab ta wallafa wasu sabbin Hotunan ta da Jama’a suka tofa albarkacin bakin su tare da yi mata fatan alkairi

Jaruma Ummi Rahab ta wallafa wasu sabbin Hotunan ta da Jama'a suka tofa albarkacin bakin su tare da yi mata fatan alkairi

Kamar yadda kuka sani a yanzu haka Ummi Rahab ita ce jarumar da take tashe a Masana’antar shirya fina-finan hausa ta kannywood, wanda jarumar ta jima tana wallafa hotunan da suke daukan hankulan masoyanta.

Jaruma Ummi Rahab wanda a kwanakin baya take fitowa a cikin shirin Fim din farin wata sha kallo, wanda Ficaccan Jarumin kannywood Adam a Zango ya shirya.

Ummi Rahab ta sake damin daukaka a cikin wannan shirin mai suna Farin wata sha kallo, domin ta dalilin shirin ta sami karin masoya da mabiya a shafin ta na sada zumunta Instagram.

To a wannan lokacin Jaruma Ummi Rahab ta dake wallada wasu sabbin hotunan ta wanda suka dauku hankulan masoyanta, inda aka yi mata fatan alkairi akan wadannan sabbin hotunan data wallafa.

Ga sabbin hotunan da jaruma Ummi Rahab ta wallafa a wannan lokacin.

Karanta wannan labarin.

Innalilahi wainna ilaihir raji’un Wasu daliban Islamiyya sun rasu a sakamakon wani hatsarin kwalekwale a Karamar Hukumar Bagwai ta Jihar Kano.

Karanta wannan labarin.

Yanzu Asirin Aljan Ya Tonu Ƙasurgumin Ɓarawon Keke Napep A Jihar Kano

Karanta wannan labarin.

Subhanillahi Lallai Duniya Tazo Karshe Na Dade Banga Abinda Ya Bata Min Rai Ba Sama Da Wannan Bidiyan Da Nagani

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button