Alamu Ya Nuna Faransa Ne Keda Hanu Dumu Dumu A Ta’addanchin Da Akewa Hausawa Nijeriya

Alamu Ya Nuna Faransa Ne Keda Hanu Dumu Dumu A Ta'addanchin Da Akewa Hausawa Nijeriya

Kamar Yadda Kuka Sani De A Halin Da Muke Ciki A Nijeriya Shine Ta Yadda Ta’addanci Kullum Kara Yawaita Yake Ana Kisan Gilla Tare Da Kune Dukiyoyin Al’umma Musamman A Arewa Cin Nijeriya Da Suka Hada Da Sokoto ,Borno Da Katsina

Saide Kamar Yadda Bincike Da Alamu Ya Nuna , An Bayyana Cewa Faransa Ce Keda Alhakin Wannan Kisan Gillar Da Akeyi , Inda Aka Bayyana Hotan Na Kusa Da Shugaban Kasar Faransa A Wajen Yan Ta’adda Kamar Yadda Wani Shafi Ya Wallafa

Shafin Ya Wallafa Cewa ‘Allah Karka Bar Faransa Tasha Ruwa Kamar Yadda Suke Hana Mu Zaman Lafiya

Meya kawo Makusanci A Fadar Shugabancin Faransa Cikin Yan Ta’adda Har Yana Horar Dasu?

Ya Allah Ka Isarwa Barkar Fata
Allah Ka Wargaza Faransa’

To Allah Ya Kyauta Ya Shiga Tsakanin Mu Da Mungaye Masu Sauraran Mu A Koda Yaushe Bayan Kun Karanta Wannan Labarin Zamu So Karben Ra’ayoyinku A Sahen Mu Na Tsokaci.

One Comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button