Tirƙashi Mutane Tara 9 Sun mutu a wasu garuruwan jihar Kaduna wanda ƴan bindiga suka kai saban Hari a jihar
Tirƙashi Mutane Tara 9 Sun mutu a wasu garuruwan jihar Kaduna wanda ƴan bindiga suka kai saban Hari a jihar

Mutum tara sun bakunci lahira a hare-haren da ƴan bindiga suka kai a wasu kananan hukumomi hudu na Jihar Kaduna.
Aruwan ya sanar a ranar Juma’a cewa ƴan bindiga sun kashe mutum uku tare da jikkata wani a kan hanyar Birnin Gwari zuwa Kaduna da ke Karamar Hukumar Chikun a tsakanin kauyen Buruku-Udawa.
A karamar Hukumar Zariya kuma an kashe wani magidanci a kauyen Saye.
Wanda Gwamnan jihar ya bayyana damuwarsa Nasir El-Rufai gami da addu’arsa ta samun rahama ga mamatan da kuma sauki da wadanda suka samu rauni.
To jama’a zamuso mukarɓi ra ayoyin Ku akan aukuwar wannan lamari don jin tabakinku zamuso kubiyomu ta sahinmu na tsokaci mungode.
KU KARANTA WANNAN:
Jaruman Kannywood Suna Caccakar Mulkin Buhari Akan Kisan Mutane Da ‘Yan Bindiga Sukeyi a Arewa
Kada kumanta kudanna mana alamar kararrawar sanarwa domin samun jin kararrawar sanarwar shirye-shiryenmu Masu ƙayatar mungode.